Damalie Nagitta-Musoke

Damalie Nagitta-Musoke
Rayuwa
Haihuwa Uganda
ƙasa Uganda
Mazauni Kampala
Karatu
Makaranta University of Wisconsin Law School (en) Fassara
Jami'ar Makerere
University of Nottingham (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a Lauya, Mai kare ƴancin ɗan'adam da Malami

Esther Damalie Nagitta-Musoke (Esther Damalie Naggita-Musoke) Malamar jami'a 'yar ƙasar Uganda, kuma ta yi aiki a matsayin shugabar kuma shugabar riƙo na makarantar shari'a a Jami'ar Makerere, a Uganda, kusan shekaru biyar, daga shekarun 2012 har zuwa 2017. Farfesa Ben Twinomigisha ne ya riga ta, sannan Dr. Christopher Mbaziira ya gaje ta.[1] Har ila yau, ta kasance mai ba da shawara na Kotunan Shari'a a Uganda da kuma abokiyar tarayya a cikin Law Chambers na Mubiru-Musoke, Musisi & Co. Advocates.[2]

  1. On, John (20 March 2012). "New Dean at the School of Law". Makerere University between 2012 and 2017. Archived from the original on 3 January 2014.
  2. "Africa at Noon on November 14, 2012". University of Wisconsin. Archived from the original on 22 June 2014.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search